Sunday 30 October 2016

🌍HUDUBAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM WANDA YAYI A KHUDUBAR RANAR TARA GA WATAN ZUL-HIJJAH, SHEKARA TA GOMA DA HIJIRA A DUTSEN ARAFAT (RANAR ARFA KENAN). 🌍

ANNABI (SAW)YA FARA DACEWA: 🌍

“Ya ku mutane ku bani hankalinku, domin mai Yiwuwa bazan sake kasancewa da ku bayan wannan shekaran ba, saboda haka ku saurari abinda nake gaya maku da kyau, kuma (ku isar da abinda zan gaya maku) ga wadanda basa wannan wuri a yau.

Ya ku mutane kamar yadda kuka riki wannan wata, (na hajji) da wannan rana (ta arfa) da kuma wannan gari (na Makka) da girma kuma abin tsarewa, to, haka kuma ku riki Ran Musulmi da kuma Dukiyoyinsu da girma abin kuma karewa, ku maida wa Mutane kayan da suka baku Amana. Kar ku cuci kowa, saboda kar wasu su cuce ku, ku tuna fa, hakika ALLAH zai yi sakayya akan ayukakanku, ALLAH (SWT) ya hana cin riba,(wato kudin ruwa) saboda haka, duk abin da aka kulla ta kudin ruwa sai an warware shi.

Ku yi hattara da shaidan, domin kiyaye Addininku. Yanzu kan ya fidda ran batar da ku akan manyan abubuwa (na sabo) saboda haka ku guji binshi akan kanana.

Ya ku jamaa hakika kuna da hakki bisa matayenku, amma suma suna da hakki bisa kanku, to hakkin su ne akanku da kuciyar dasu, Kuma ku tufatar dasu akan jin kai. ku bi dasu kyakkyawan biyarwa, ku kuma tausasa musu domin su majibintan al amurran kune, kuma mataimakan ku, Hakki ne akansu da kar su yi abota da duk wanda ba kwa so, kuma su nisanci zina.

Ya ku jama'a kuyi kyakkyawan bauta ga ALLAH (SWT) ku tsaida salloli biyar(5) na farilla, Ku Azumci Watan Ramadan ku Kuma bada zakka. Ku aikata aikin hajji in har kun sami daman yi. KU SANI FA, ko wane musulmi dan uwan musulmi ne. Dukkan ku dai dai kuke. Ba wanda yake da fifiko saman wani sai ta tsoron ALLAH, da aikata kyawawan ayyukka.

Ku tuna fa(ya ku jama'a) wata rana za ku tsaya gaban ubangijinku, domin sakamakon ayyukanku, saboda haka ku yi hattara kada ku yi sake da hanya madaidaiciya bayan na kau.

Ya ku jama'a ba wani annabi ko manzo da zai zo bayana kuma babu wani addini da zai zo (bayan addinin musulunci), saboda haka kuyi tunani sosai akan wannan magana dana gaya maku, kuma ku fahimce ta (sosai).

Zan bar maku abubuwa guda biyu (2); ga (alkur ani) ga kuma (sunnah) ta. In kun bi wannan ba za ku ta ba bata ba. Duk Wanda ya ji wannan sako to ya jiyar da wadansu, suma su jiyar da wasunsu, kuma sau da yawa wadanda za su ji magana daga karshe sufi masu ji na yanzu fahimtar abinda nake fada.


YA ALLAH ka zamo shaida agareni, cewa na isar da aikenka zuwa ga bayinka.” Yan uwa ku watsa wannan KHUDUBAR ga yan uwa musulmi wanda kamar yau akayi ta!!!

 Allah duk wanda ya tura wannan khuduba ya Allah ka sadashi da annabin MuhammadMuhammad (saw) ya Allah kabiya masa dukkan bukatunsa na alkhairi
👏👏👏👏👏👏👏
🌍🌍🌍🌍🌍🌍🌍

Friday 28 October 2016

O Allah! You've kept us alive 4 a reason. We
thank you so much, there are many who
couldn't wake up this morning, you know and
understand better O Allah! Distance us from the
shame, disappointment and sins of this world
and the hereafter and lead us to those acts that
will grant us your mercy. Ameen G/morning, Jumaat Kareem
MUHIMMIYAR ADDU'A!!
KADA KA BARI TA WUCEKA!!!

An rawaitu daga manzon Allah - Sallallahu Alaihi Wasallam, cewa duk wanda ya karanta wannan a ko wanne lokaci(at anytime), kamar yayi;
Hajji sau 360;
Ya sauke Al-Qur'ani, sau 360; Ya 'yan ta bayi, sau 360;
Yayi aikin alher da dinar 360!! Manzon Allah, Sallallahu Alaihi Wasallam, yace 'Jibrilu ya sauka yace: Ya RasuLilLah, ko wane bawa acikin bayin Allah -Subhanahu Wa Ta'ala - daga al'ummar ka, ya karanta koda sau daya a shekara, da karamata da daukakata za'a bashi abubuwa guda bakwai;
1). Za'a dauke mishi talauci;
2). Za'a amince mishi tambayoyin Munkar wa Nakir a kabari;
3). Za'a wuce dashi siradi;
4). Za'a dauke mishi daga mutuwar huju'a(sudden death);
5). Za'a haramta mishi shiga wuta;
6).
7). Za'a tsareshi daga fushin mugun mai mulki(stubborn and evil ruler).
**wadannan kuwa sune:-
         La'ilaha illallahul jalilul  jabbar
         La'ilaha illallahul wahidul kahhar
         La'ilaha  illallahul karimul sattar
         La'ilaha illallahul kabirul muta'al
         La'ilaha  illallahul wahdahu laa sharika lahu ilahan wahidan
         Rabban wa shaheedan ahadan wa samadan wa nahanu lahu muslimun
        La'ilaha illahu wahadahu laa sharika lahu ilahan wahidan
          Rabban wa shahidan ahadan wa samadan wa nahnu lahu abidun
          La'ilaha illahu wahadahu laa sharika lahu ilahan wahidan
          Rabban wa shahidan ahadan wa samadan wa nahanu lahu qanitun
          La'ilaha illahu wahadahu laa sharika lahu ilahan wahidan
          Rabban wa shahidan ahadan wa samadan wa nahanu lahu sabirun
         La'ilaha illahu Muhammad rasulillah Allahumma ilaika fawwadtu amri wa'alaika tawakkaltu ya arhamar rahimin..!

****ka/ki aikawa da 'yan uwa da abokan arziki da sauran 'yan groups. Allah Ya karbi wannan a matsayin sadaqatul jaroya a garemu, ameen.

Sunday 16 October 2016

*DA KINSAN ILLAR DAKE CIKIN BAYYANA SIRRIN KWANCIYAR AURE DA BAKI BAYYANA BA*

...Biyoni kiji illolin da hakan yake yawowa🙆🏻🙆🏻

Shin wai meyake damun matan Hausawa ne....?
Babban matsalar matar bahaushe shine jahilci, rashin wayo, dakuma nunawa duniya iyawarmu.

Karkuce deejart takira wasu jahilai no abun bahaka yakeba. Aduk lokacin dakika kasance kina aikiata irin wayannan abubuwa a group ko da baki to tabbas kinxama jahila mara wayo koda kuwa kinada Ilimi. 👇🏻👇🏻👇🏻

1)Wai ace matar bahaushe batada wani post sena yadda za'a tsotse banana da yadda za'ayi sex🤔 wannan babban kuskurene yar uwa. Da dakinsan illolin da wannan post din yake jawowa dabaki rubuta shiba barema har kuke sharing dinshi.

2)Kisani aduk lokacin dakike ganin cewa ni matar wane Na kware awajen sarrafa namiji akan gado. To jikina rawa yakeyi barinayi post naturawa yan group saboda Susan cewa nimafa cikakkiyace. To wlh kinzama wawuya mara wayo.

3) Daga lokacin dakika fitarda wannan post din iskancin shikenan ya bayyana bakisana adadin mutanen dazasu karantaba ya Allah yammata ne Zaurawa ne karuwaine bawadda yasani se allah. Kuma nayi imani da Allah  karuwai ne sukafi karanta irin wayannan post din dakuma wayanda basuda Aure. Kinga da kanki kin sharing abinda zejawo miki bala'in dabaza ki iya dashiba.

4)Idan har yakasance karuwa ta karanta wannan post din tayi aiki dashi alokacin da take aikata zina to wlh kema👈🏼kinada naki kason💯Yammata kuwa training kuke musu ya Allah me mata zata aura ko saurayi already kunriga kun koyardasu iskanci tunkafin sushiga. Ana gama cin amarci sekiga babu zaman lpy saboda dama auren Sha'awa sukayi.

5)Bazaki gane babbar illar wannan post dinba se lokacin da Allah yasa mijinki ya kwado miki amarya😬alokacinne post dinki zeyi aiki agidanki kinaji karamar yarinya sa'ar yarki ko kanwarki zatasa mijinki ihuu😳acikin daki kuma bakomai yajawo mikiba se wayannan la'anannun post din dakuke sharing.

6) Barinmuku misali da matan kasar waje kamarsu India,China,america. Etc shin wai atunaninku munfisu wayewane dasuke boye sirrikan aurensu bazaki taba ganin wani post Na yadda zaki tsotsi bnn ko Na yadda zakiyi sex a whatsapp ba seda Hausa.
Saboda mune wawaye marasa tunani kafin mu aikata Abu.

Agaskia sisters yakamata mu avoiding irin wannan post ko kingani anturo a group dinki kiyi kokarin hanawa barema har ayita yadawa. Kusani shifa whatsapp daidai yake da kafadi Abu da bakinka idan alkairi kika rubuta kinada lada. Idan sharri kika rubuta kinada zunubi. Ta iya yiyuwa kirubuta saharri aranar kifadi ki mutu kuma za'ayita sharing din post din kobayan ranki Dan Allah sisters mu kiyaye
Allah yasa mugane.......

         🌷deejart🌷

🌷CLASSIC👛LADIES🌷

Friday 14 October 2016

Do a HAJJ before going to bed. 〰

Very interesting. Takes only 2 mins to read.

★The Holy Prophet (SAWS) one day said to Hz.Ali (R.A.) : Ya Ali! Do these 5 things before going to bed at night:

◆ 1. Give 4000 Dinars in Sadaqa and then sleep.

◆2. Read 1 complete Quran and then sleep.

◆3. Pay the price for Janna'h and then sleep.

◆4. Make two people happy with each other when they are upset and then sleep.

◆5. Do 1 Hajj and then sleep.

★Hazrat Ali (R.A.) said, Ya RasulAllah! This looks impossible. How will I be able to do it? Then the Prophet (SAWS) replied:

◆4 times reading surah Fatiha is equivalent to 4,000 Dinars giving in Sadaqa.

◆3 times reading surah Ikhlas (Qul Huwa Allahu Ahad) equals to one complete Quran.

◆3 times reading any durood shareef (Shortest: Sallalahu Alaihi Wa Salam) is the price of jannah.

◆10 times Astagfirullah (or any istighfar) is equal to making two unhappy people happy with each other.

◆12 times Kalima is equals to one Hajj. ( The Shada )

★After this Ali (R.A.) said, Ya RasulAllah (SAWS)! Now I will do all these before going to bed.

★It takes less than 5 mins for all the above zikr and look at the virtues for it? Who would not want to have all these virtues to be in their book of good deeds.

★To remind oneself of it, the easiest way is to write down on a piece of paper all the above zikr to be done before going to sleep and stick that piece of paper just next to your bed.... and of course ALLAH is the one to remind.

It will be very nice of you if you could Please forward this to as many Muslims as possible because if anyone starts doing these Aamaal then there is no doubt that you will also be rewarded for it.
In shaa ALLAH. Aamin.
🌻  Suratul Faatiha protects one from the anger of ALLAH.
 🌻 Surah Yasin protects one from the thirst of the Day of Judgment.
🌻Suratul Waaqi'ah protects one from poverty and starvation.
🌻Surah Mulk protects one from the punishment of the grave.
🌻Suratul Kauthar protects one from the enmity of the enemy.
🌻Suratul Kaafirun protects one from kufr at the time of death.
🌻Suratul Ikhlaas protects one from hypocrisy
🌻Suratul Falaq protects one from calamities.
🌻Suratul Naas protects one from evil thoughts.
 🍁Should someone become aware of the above from your message and read any of these surahs, you will also receive the sawaab for passing on the knowledge🍃

Advice ⚠
Do not send later. Send it now.
May ALLAH grant success to every one who reads it and sends it. Aamin .

*MUHIMMAN CHIN TIRAREN MISKI GA DAN ADAM*

Daga Zauren
Khulafa'ur-rashiidun.
:
*Shidai miski turarene me "Kamshi"kamshin kuma maisa nishadi da annashuwa.*
;
*Yanada kyau kwarai da gaske ace amatsayinki na mace koda yaushe yakasance kinada miski adakinki domin anaso koyaushe kirinka amfani dashi.*
*
Mun riga munsani shi kamshi abune dayake kara dankon soyayya kuma yake dawwamar da ita,sannan miski yana dauke da sinadarai dadama dasuke bawa farjin mace kariya daga cututtuka,saboda haka anaso kullum mace tarinka amfani dashi.
:
Kalolinshi guda uku 3⃣ ne.
akwai fari mekamar madara me kauri:
shi wannan ba'a sashi acikin farji saboda adaskare yake bai fiya narkewa ba,sai dai ashafashi daga wajen farji.
:
Akwai fari kal kamar ruwa kamshinsa kusan dayane da mekaurin sai dai shi bashida kauri,to shi za'a iya "inserting"(matsi)dashi tabbas yana taimakawa har a6angaren auratayya kuma duk sanda mijinki yaji wannan kamshin ko bakwa tare ta zai tunaki Zaiyi sauri_sauri ya dawo gida kinga miski yayi amfani kenan.
:
Akwai jan miski wannan masu fama da matsalan aljanu suke shafashi domin yana fatattakar aljanu da iznin ALLAH
:
Abinda nasani dai idan me aljanu tana shafashi indan anriga ammata rukiyya ta suna rabuwa da ita
Amma idan ba ayiba to zakaga batasan kamshinsa baza tayi amfani dashiba
;
Shi ana shafashine aduk jiki da ga6ar da tafiyiwa me fama da aljanun ciwo
:
Kunsan fa miski asali yadauko yanada kyau kiyi taka tsantsan gurin amfani dashi domin bawai kawai dangwala zakiyi da yatsanki kisakaba a'a,
:
Zaki nemi ruwan dumine bamai zafi sosaiba kije ki kama ruwa dashi ki wanke gurin sosai, sannan kisami handkerchief mekyau ki goge ko da tissue, daganan saiki sami *"cotton bud"* wato abin sosa kunne
:
Sai ki dangwalo dashi sannan kiturashi agabanki kidan matse kafarki sai kicire ki yar.
to wallahi ko fant dinki kika cire kamshi zakiji baZeyi wari ba.
:
Babu kunya cikin neman ilmi musamman ilmin addini babban abun kunya ace mijinki zai kusanceki kuma yaji farjinki yana wari haba wannan ai ba aji.
:
Zaki iya dafa ganyen magarya inya huce kizuba miskin kina kama ruwa dashi.
:
Sannan anaso duk sanda zaki saka pant dinki to ki diga miskin akai duk wasu kwayoyin cuta zasu mutu da yardar Allah.
:
Ana kuma shafa miski ajiki ana kuma hadashi acikin Humra yana kuma taimakawa macen data haihu kwarai da gaske.
:
Yanada kyau ace amatsayinki na mace kar arasaki da wadannaabubuwan👉🏻
:
🍭MISKI
🍭GANYEN MGARYA
🍭HULBA
🍭HABBATUSSAUDA
🍭MAN ZAITUN
🍭MAN TAFARNUWA
🍭KHALTUFA
🍭LALLE
🍭ZUMA
:
Bara na takaita haka 'yan uwa.   Haza ma'indii wabillahittaufik.

Tuesday 11 October 2016

YADDA AKE MAGANCE KOWANE IRIN ZAZZABI A JIKIN DAN ADAM.

KASHE KASHEN ZAZZABI:-
(1) malaria fever
(2) typhoid fever
(3) lassa fever
(4) ebola fever etc

MAFITA 👇🏻 MAFITA
ludufin Allah akan warkar da zazzabi ya bayyana acikin 👇🏻👇🏻
🌿🌿SHUWAKA🌿🌿

Likitocin fannin ci da sha wato 👇🏻👇🏻👇🏻 🍅NUTRITIONISTS)🍊
Sun bayyana shuwaka amatsayin magani Daga cikin Magugunan zazzabi kowane iri...
(1) Abu na farko shine; ta bayyana cewa idan kana cin shuwaka koda sau biyu ne a sati, to ba zakayi zazzabi ko wane iri ba!
(2) idan kuma kanada shi, to  ko awane mataki ya kaika zaka warware ba tareda shan magani ba! Saboda acikinta akwai kowane nau'in sinadari me warkar da zazzabi
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
(3) SHUWAKA tanada amfanarwa akan duk matsalar da zata sa ka yi anfani da (amoxaciline)
(ampiculox)
( paracetamol)
(Clarithromacilin)
SABODA HAKA
duk lokacin da larura ta sameka ko kuma wani naka, yazama lalle daya daga Cikin wadannan magugunanne za abashi to ka sani cewa duk aikin da zasuyi to shine SHUWAKA zatayi Maka.🌿💃🏾🌿💃🏾

WANDA YAJI TO YAYI KOKARI YA AIKATA👏
Kuma yasanar da makusanta; don kubutar da jama'a gameda hadarin ciwon.Allah yakara mana lafiya ameen naku muhd
Mai kalangu
🎼🎹🎸🎻🎤🎤🎧
🌺07012144619..🌺

*ADNAN*

``Maman shaheed``
                &
``` Aysher Maleek```
(15_20)

*****************
   Mum nagani da dad a Aminu kano airport ,da Na sake waigawa kuma naga wanan gayen hadaden matashin nan Wanda shekarun shi basu haura 34 ba wato Dan bana 7 *Adnan* yana sakowa daga matatakalan jirgi cike da haiba da nutsuwa da murmushi dauke a face din shi.


  ko da ya hango mahaifan nasa da sasarfa yaje ya hogging mum nashi daga bisani ya rungume mahaifin shi Alh shu'abu Abubakar,
   Dad ne ya kamo kafadan Dan nasa yace hop ka iso lpy ? uba nagari,dake suna mahaifin Alh shu 'Abu aka sama *Adnan* din wato ```ABUBAKAR```Shine ainahin sunan Adnan wato yaci sunan kakan shi Na wajen uba ,shine suke cemai *Adnan* Dan asaya .


   bayan isowar shi gd direct part dinshi ya sauka ,mum kuma taje hadamai kayan abinci da duk wani Abu da ze bukata.


shiko yana isa yaga ko ina very neat ga wani gamshi da yake dukan hancin shi ,yana rage kayan jikin shi ya fada toilet Dan ya taking bath yana sakarma shower ya Dan jima aciki daga bisani ya sabe kanshi ya fito.


bayan ya gama shiryawa cikin kananan kaya ret shirt yasa wit black 3qauter yayi kyau sosai ya dako perfume _chairman_ ya feshe jikin shi ya kara da _smart collection_ ya nufi part din Su mum.


   bayan ya gama kwasan girkin mum Dan da kanta ta shiga kitchen da taimakon lami Yar aikin Su ,Amman duk mum CE kar fin girkin Dan tana jida tilon Dan nasu ```dan Aysher cewa tayi wanan zata barshi yayi aure kuwa Dan taga kamar tana kishin Dan nata``` Dan ko mgn budurwa bataso yayi Dan acewar ta ita zata zabamai maccen da ta dace dashi "kuji karfin hali" .


bayan sun gama ya dauko tsaraba ya dirma mum yaba dad jakan shi daban sauran kuma yaje mum taba duk Wanda ya dacce taba ,har masu aikin gd ,mum bataso haka ba Amman tunda ya furta hakan za ayi Amman badan ranta yaso ba ,Dan tace akwai tazara mai nisa tsakanin talaka da mai kudi.



  bayan kwana 2 da dawo wanshi ya ziyarci avokan shi da 'yan uwan Hajiyan shi ake Su duk akano Duke.



Yau ma dai *Adnan* yaji swt voice din *kwaisan shi* cikin dream din shi ya kuma ji yadda bai tabaji ba ajikin shi Dan yau abin da yaji daban ne Dan muryar ta sakar mai kasala sosai ........


 *Adnan* nagani yanata laliben _history_din wayan shi yana duba _outgoing call_da _miscall_ yana Neman number da ya taba jin swt voice din nan acewar shi........................


*Wisdom*
     *Extreme*
         *Clever*
              *Hausa*
                   *Writer's*
📚📚✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*Maman shaheed*😘
              &
*Aysher maleek*😘

Saturday 8 October 2016

SIMPLE WAYS TO SHOW COURTESY

1. In case you miss a call, drop a message as soon as possible if you're unable to call back.

2. Pay back borrowed money as soon as possible no matter how little the amount is. Don't assume that they don't need it, and never make them ask you for it.

3. Turn the volume down when you're watching video, playing music or playing a game on your phone in a public place or, better
yet, use headphones.

4. Don't press your phone or use headphones when someone is having a conversation with you.
Unplug the headsets from your ears even if nothing is playing and give them your undivided attention.

5. When using someone else's phone or computer, don't go through their stuff without permission.

6. Always leave the last piece of meat for the person who bought it unless they insist they won't eat it.

7. Don't use loudspeaker of the phone to have a two person conversation unless you are unable to hold the phone.

8. When someone else cooks for you, offer to help clean the kitchen.

9. If you stay the night at someone's house, make the bed or fold the blankets when you leave.

10. Don't let your arguments escalate in public. Find some place else to continue arguing where others won't feel uncomfortable or interested.

11. If you ask your friends for help with some house work, feed them as payment.

12. When someone buys you food or coffee, try to return the favour within a week (if you can).

13. When you borrow someone's car, fill up the tank as a way of  saying 'thank you.'

14. Don’t pick up a call while you are engaged in conversation without excusing yourself.

15. Make sure you don't forget to return that book you borrowed.

16. When someone gives you a gift, no matter how small it is or  the way it was presented, even if it isn't up to your expectation, just say 'Thank You.'

17. When you have someone older than you who is friendly and makes himself free with you, speak to them with respect.

18. Don't feel too big to be corrected or reject good advice because you feel it's your life... Life is a ring; the next blow can come anytime.

19. When you receive messages on social media, try and reply. Don't feel too proud, maybe because you are a celebrity. Remember, no one knows tomorrow.

20. SHARE what you just read. DON'T STOP LEARNING.

Wednesday 5 October 2016

*8 days on a row for fasting...

What a great reward !!!* _commencing next week Tuesday !!_

_Monday 9th_ *day before Aashuraa*
_Tuesday 10th_ *day of Aashuraa*
_Wednesday 11th_ *day after Aashuraa*
_Thursday 12th_ *Sunnah days of fasting*
_Friday 13th_ *first day of white days*
_Saturday 14th_ *second day of white days*
_Sunday 15th_ *third day of white days*
_Monday 16th_ *Sunnah days of fasting*

If you are unable to fast you can still partake in this opportunity of gaining reward by spreading the word. *Perhaps one will fast because of your message.*

‎((... مَنْ دَلَّ عَلَى خَيْرٍ فَلَهُ مِثْلُ أَجْرِ فَاعِلِهِ ))

*"Whoever points to something good will have the same reward as the one who does it.”* (Reported by Muslim)

Sunday 2 October 2016

DUNIYA MAKARANTA 003

11. Mutane iri uku ne: Wasu kamar guba suke, gudun su ake yi. Wasu kamar magani suke, akai akai ake bukatarsu. Wasu kuma kamar abinci suke, a kullum dole ne a neme su. Yi kokari ka zama wanda a kullum ake neman sa saboda amfaninsa.
12. Idan ka kwanta ba ka sani ba wane ne zai tashe ka? Iyalanka ne o Mala’ikan mutuwa?! Zama cikin shiri a kullum don kada a riske ka!
13. Ana yin da-na-sani ne a kan Magana, amma ba a cika yi a kan kawaici ba. Kama bakinka duk lokacin da ba ka tabbatar da amfanin Magana ba.
14. Kada ka damu da masu kulla ma ka sharri, duk iya kokarinsu bas u wuce zartar da kaddarar Allah akan ka.
15. Alamomin tsoron Allah guda biyar ne:
*Fadin Gaskiya
* Cika Alkawari
* Rikon Amana
* Jin Tausayi da
* Kyautata ma mutane
Rubutawa Dr. Mansur Ibrahim Sokoto